fidelitybank

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Date:

Firaministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi ne ta daƙile barazana biyu daga gwamnatin Iran – barazanar makaman nukiliya da ta manyan makamai masu linzami, kuma ya ce Isra’ila ta cimma burinta.

Ya ce Isra’ila ba za ta taba barin Iran ta samu ƙarfin ƙera makamai masu linzami 20,000 ba, ”saboda haka muka dauki matakin lalata fasaha da ƙarfinsu, kuma wannan shi ne abin da rundunar sojin Isra’ila ke yi a yanzu,” in ji shi.

Ya ƙara da cewa: ”Mun bude hanyar shiga Tehran. Nan gaba kadan za ku ga jiragen yaƙin Isra’ila, da sojojin sama na Isra’ila, da matuka jiragenmu, a sararin samaniyar Tehran.”

Netanyahu ya ce Isra’ila za ta kai wa Iran hari a duk inda ta nufa, bayan da Iran din ta mayar da martani kan harin da Isra’ilar ta kai mata ranar Juma’a.

Iran ta harba makamai masu linzami cikin sassan biranen Isra’ila a jiya dadaddare, inda hukumomin Isra’ilar suka ce harin ya kashe mutum uku.

vanguardnewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp