fidelitybank

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Date:

Firaministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi ne ta daƙile barazana biyu daga gwamnatin Iran – barazanar makaman nukiliya da ta manyan makamai masu linzami, kuma ya ce Isra’ila ta cimma burinta.

Ya ce Isra’ila ba za ta taba barin Iran ta samu ƙarfin ƙera makamai masu linzami 20,000 ba, ”saboda haka muka dauki matakin lalata fasaha da ƙarfinsu, kuma wannan shi ne abin da rundunar sojin Isra’ila ke yi a yanzu,” in ji shi.

Ya ƙara da cewa: ”Mun bude hanyar shiga Tehran. Nan gaba kadan za ku ga jiragen yaƙin Isra’ila, da sojojin sama na Isra’ila, da matuka jiragenmu, a sararin samaniyar Tehran.”

Netanyahu ya ce Isra’ila za ta kai wa Iran hari a duk inda ta nufa, bayan da Iran din ta mayar da martani kan harin da Isra’ilar ta kai mata ranar Juma’a.

Iran ta harba makamai masu linzami cikin sassan biranen Isra’ila a jiya dadaddare, inda hukumomin Isra’ilar suka ce harin ya kashe mutum uku.

nigerian news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...

‘Yan Arewa su dakata da neman mulki har zuwa 2031 – Sakataren Gwamnati

Sakataren gwamnatin tarayya, SGF, George Akume, ya yi kira...

Matatar Dangote ta janye ƙarar da ta shigar kamfanin NNPCL a kotu

Matatar man Dangote ta janye ƙarar da ta shigar...

Ba mu baiwa Obi shawara ya janye daga takara ba – Kungiyar Inyamurai

Kungiyar koli ta al’adun kabilar Igbo, Ohanaeze Ndigbo Worldwide,...

Dole ne APC ta bar mana kujerar mataimakin shugaban kasa – ANPP

Tsagin tsohuwar jam'iyyar All Nigeria Peoples Party wato ANPP...

Gwamna ya nada Sarkin Gusau

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da naɗin...

‘Yan Bindiga sun yi ikirarin kashe Daliban koyon aikin lauya a Benuwai

Ƴanbindiga da suka yi garkuwa da ɗaliban makarantar samun...

Tinubu ya gwangwaje tawagar Super Falcons da ruwan daloli da gidaje a Abuja

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bai wa ƴan wasan...
X whatsapp