fidelitybank

Ba za mu shiga zaɓen Rivers ba kuma mu na yaba wa Ƴan Sanda na hana zaɓe – PDP

Date:

Jam’iyyar PDP a jihar Ribas ta bayyana cewa, duk wani yunkuri na ci gaba da gudanar da zaben kananan hukumomi a jihar zai haifar da tashin hankali.

Da yake jawabi yayin ganawa da manema labarai a Fatakwal a ranar Juma’a, Shugaban Jam’iyyar PDP na Jihar, Aaron Chukwuemeka, ya sake jaddada cewa PDP ba za ta shiga zaben ba.

Chukwuemeka ya yabawa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC bisa hana rajistar masu kada kuri’a daga hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Ribas, RSIEC, yana mai bayyana ci gaban a matsayin babban koma baya ga harkokin zaben.

Ya kuma yabawa ‘yan sandan Najeriya bisa kin shiga zaben.

Shugaban jam’iyyar PDP ya bukaci gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara, dan jam’iyyar PDP, da ya dakatar da shirye-shiryen gudanar da zaben.

bbc nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp