fidelitybank

Ba za mu shiga zaɓen Rivers ba kuma mu na yaba wa Ƴan Sanda na hana zaɓe – PDP

Date:

Jam’iyyar PDP a jihar Ribas ta bayyana cewa, duk wani yunkuri na ci gaba da gudanar da zaben kananan hukumomi a jihar zai haifar da tashin hankali.

Da yake jawabi yayin ganawa da manema labarai a Fatakwal a ranar Juma’a, Shugaban Jam’iyyar PDP na Jihar, Aaron Chukwuemeka, ya sake jaddada cewa PDP ba za ta shiga zaben ba.

Chukwuemeka ya yabawa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC bisa hana rajistar masu kada kuri’a daga hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Ribas, RSIEC, yana mai bayyana ci gaban a matsayin babban koma baya ga harkokin zaben.

Ya kuma yabawa ‘yan sandan Najeriya bisa kin shiga zaben.

Shugaban jam’iyyar PDP ya bukaci gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara, dan jam’iyyar PDP, da ya dakatar da shirye-shiryen gudanar da zaben.

nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp