fidelitybank

Ba za mu saurara wa Gwamnatin Nijar ba wajen kawo labaran kasar – BBC

Date:

Kafar yaɗa labarai ta BBC ta ce za ta ci gaba da bayar da rahotonnin da suka shafi Jamhuriyar Nijar duk da matakin da hukumomin ƙasar suka ɗauka na hana ɗaukar shirye-shiryensu.

A ranar Alhamis ne hukumomin Nijar suka sanar da dakatar da tasoshin rediyo na FM a faɗin ƙasar yaɗa labaran BBC har na tsawon wata uku.

Sai dai cikin wata sanarwa da BBC ta fitar ta ce duk da cewa matakin zai shafi ƙoƙarinta na kai wa ga ɗimbin masu sauraronta, hakan ba zai rage mata karfin gwiwa ba.

”Haƙika wannan mataki zai shafi ƙoƙarimu na kai wa ga masu sauraronmu da ke cike da bukatar samun labaranmu na gaskiya waɗanda ba su nuna ɓangaranci,” a cewar sanarwar daga ofishin hulɗa da jama’a na BBC.

“Muna kan ƙudirinmu na gudanar da aikin jarida bisa ƙwarewa, kuma za mu ci gaba da yaɗa labaran da suka shafi ƙasar ba tare da fargaba ko daɗaɗa wa wani ba.”

nigerianewstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp