fidelitybank

Ba za mu kyale ‘yan Najeriya su shiga yakin Ukraine da Rasha ba – Gwamnati

Date:

Najeriya ta ce ba za ta ƙyale ‘yan kasarta su shiga cikin mayakan da ke yaki da Rasha a kasar Ukraine ba.

Wannan ya biyo bayan wasu rahotanni da ke cewa, an fara yi wa ‘yan kasar ‘yan sa kai rijista, domin su taimaka wa sojojin Ukraine a mamayar da Rasha ke yi wa kasar.

Ma’aikatar harkokin waje ta Najeriya ta ce, ofishin jakadanci Ukraine da ke kasar ya musanta taka wata rawa a wannan abin takaicin.

Sai dai ofishin jakadancin ya tabbatar cewa, wasu ‘yan Najeriya sun sanar da shi cewa a shirye suke a yi wannan yakin da su.

Ofishin jakadancin ya kuma nisanta kansa daga rahotannin da ke cewa, ya bukaci dukkan dan Najeriyar da ke son shiga yakin da ya biya dalar Amurka 1,000 a matsayin kudin tikitin jirgin sama da na biza.

Wannan matakin na Najeriya na zuwa ne bayan kwana daya da kasar Senega ta gargadi ‘yan kasarta masu sha’awar tafiya Ukraine da su guji daukan wannan matakin.

Ta umarci jakadan kasar Ukraine da ya sauke wasu bayanai da ofishinsa ya wallafa a Facebook yana kira ga ‘yan Senegal su yi rajista domin a tafi da su can su yi yaki. A rahoton BBC.

latest news in nigeria today 
2021 ripples

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...
X whatsapp