fidelitybank

Ba za mu jingine yajin aiki ba har sai an biya mana buƙatun mu – Ma’aikatan Jinya

Date:

Shugaban ƙungiyar ma’aikatan jinya ta Najeriya, Morakinyo-Olajide Rilwan ya ce mambobinsu za su ci gaba da yajin aiki ne har sai gwamnatin ƙasar ta kammala biya musu manyan buƙatun da suka gabatar.

A ranar Laraba ne ƙungiyar ta fara yajin aikin gargaɗi na kwana bakwai a faɗin ƙasar, duk kuwa da ganawa da suka yi da ministan ƙwadagon ƙasar gabanin fara yain aikin.

Yayin wata hira da gidan talbijin na Channels, Rilwan ya ce ƙungiyarsa za ta rufe kunnuwanta daga kiraye-kirayen janye yajin aikin da ake yi mata matsawar ba a biya mata buƙatunta ba.

Buƙatun ma’aikatan jinyar dai sun haɗar da:

Gyara alawus ɗinsu na aikin dare.
Ƙara kuɗin alawus na tufafinsu na aiki.
Samar da tsarin albashi na musamman domin ma’aikatan jinya kawai.
Kara alawus na ƙarin ayyukan da suke yi bayan ainihin aikinsu.
Gwamnati ta ɗauki ma’aikatan jinya da yawa aiki domin rage karancin ma’aikata.
Gwamnati ta buɗe sashen ma’aikatan jinya a Ma’aikatar Lafiya ta Tarayya domin kula da buƙatun aikin jinya kai tsaye.

nigerian 
news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp