fidelitybank

Ba za mu jingine yajin aiki ba har sai an biya mana buƙatun mu – Ma’aikatan Jinya

Date:

Shugaban ƙungiyar ma’aikatan jinya ta Najeriya, Morakinyo-Olajide Rilwan ya ce mambobinsu za su ci gaba da yajin aiki ne har sai gwamnatin ƙasar ta kammala biya musu manyan buƙatun da suka gabatar.

A ranar Laraba ne ƙungiyar ta fara yajin aikin gargaɗi na kwana bakwai a faɗin ƙasar, duk kuwa da ganawa da suka yi da ministan ƙwadagon ƙasar gabanin fara yain aikin.

Yayin wata hira da gidan talbijin na Channels, Rilwan ya ce ƙungiyarsa za ta rufe kunnuwanta daga kiraye-kirayen janye yajin aikin da ake yi mata matsawar ba a biya mata buƙatunta ba.

Buƙatun ma’aikatan jinyar dai sun haɗar da:

Gyara alawus ɗinsu na aikin dare.
Ƙara kuɗin alawus na tufafinsu na aiki.
Samar da tsarin albashi na musamman domin ma’aikatan jinya kawai.
Kara alawus na ƙarin ayyukan da suke yi bayan ainihin aikinsu.
Gwamnati ta ɗauki ma’aikatan jinya da yawa aiki domin rage karancin ma’aikata.
Gwamnati ta buɗe sashen ma’aikatan jinya a Ma’aikatar Lafiya ta Tarayya domin kula da buƙatun aikin jinya kai tsaye.

bbc news nigeria today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...

Ba za mu jingine yajin aiki ba har sai an biya mana buƙatun mu – Ma’aikatan Jinya

Shugaban ƙungiyar ma'aikatan jinya ta Najeriya, Morakinyo-Olajide Rilwan ya...

Za a fara yi wa Dalibai gwajin kwaya kafin su shiga jami’a – NDLEA

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta fara yi wa...

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...
X whatsapp