fidelitybank

Ba za mu iya kammala aikin tanyace kasafin 2025 – Majalisa

Date:

Majalisar Dattawa ta gargaɗi ‘yan ƙasar da kada su tsammanin za ta kammala tantance kasafin kuɗin 2025 da Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya gabatar mata kafin sabuwar shekara.

A ranar 18 ga watan Disamba ne Tinubu ya gabatar da kasafin naira tiriliyan 49.7 a zaman haɗin gwiwa tsakanin ‘yanmajalisar dattawa da na wakilai, kuma ya neme su da su gaggauta amincewa da dokar.

Shugaban kwamatin yaɗa labarai na majalisar, Sanata Yemi Adaramodu (APC a jihar Ekiti) ya faɗa wa manema labarai jiya Lahadi cewa sai a ranar 7 ga watan Janairu ma za su fara sauraron jawabin kare kasafi na hukumomi da ma’aikatun gwamnatin tarayya.

Ya ƙara da cewa kwamatin kula da harkokin kuɗi na majalisun zai gabatar da rahotonsa na ƙarshe ne a ranar 31 ga watan na Janairu.

naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp