fidelitybank

Ba za mu iya kammala aikin tanyace kasafin 2025 – Majalisa

Date:

Majalisar Dattawa ta gargaɗi ‘yan ƙasar da kada su tsammanin za ta kammala tantance kasafin kuɗin 2025 da Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya gabatar mata kafin sabuwar shekara.

A ranar 18 ga watan Disamba ne Tinubu ya gabatar da kasafin naira tiriliyan 49.7 a zaman haɗin gwiwa tsakanin ‘yanmajalisar dattawa da na wakilai, kuma ya neme su da su gaggauta amincewa da dokar.

Shugaban kwamatin yaɗa labarai na majalisar, Sanata Yemi Adaramodu (APC a jihar Ekiti) ya faɗa wa manema labarai jiya Lahadi cewa sai a ranar 7 ga watan Janairu ma za su fara sauraron jawabin kare kasafi na hukumomi da ma’aikatun gwamnatin tarayya.

Ya ƙara da cewa kwamatin kula da harkokin kuɗi na majalisun zai gabatar da rahotonsa na ƙarshe ne a ranar 31 ga watan na Janairu.

the nation newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...
X whatsapp