fidelitybank

Ba za mu iya kammala aikin layin dogon dogon Rivers zuwa Borno ba – Gwamnati

Date:

Gwamantin tarayya ta ce, ba za ta iya kammala aikin shimfida layin dogo na jirgin ƙasa da ta ce, za ta yi da zai hada gabashin ƙasar da kudancin ƙasar ba, kafin ƙarewar wa’adin mulkin shugaban Muhammadu Buhari.

Gwamnatin ta ce kamala aikin shinfada layin dogon ba abu ne mai yiwuwa ba saboda ƙarancin kudaden da za’a yi aikin.

Ministan harkokin sufurin ƙasar Mu’azu Jaji Sambo ne ya sanar da hakan bayan kamala zaman majaslisar zartarwar ƙasar da ya gudana a ranar Laraba.

A cewar sa gwamnatin tarayyar, ba ta sami damar karbar kudin hadin guiwar da za’a gudanar da aikin ba, wanda hakan yasa suka gaza samar da kudaden da suka kamata a yi aikin.

Jihohin da za su ci gajiyar aikin sun haɗa da jihohin Ribas, Abia, Anambra, Imo, Ebonyi da Enugu, da Nasarawa, Benue, Plateau, Kaduna, Yobe, Borno, Bauchi da kuma Gombe.

Shekara biyu da suka gabata ne, tsohon ministan Sufurin Najeriya Rotimi Amaechi, ya ce, za a kamala aikin shimfida layin dogon na Fatakwal zuwa Maiduguri kafin karewar mulkin shugaba Buhari.

A lokacin kaddamar da shirin, an kiyasta cewa za a kashe kusan dala biliyan biyu wajen gina layin dogon, wanda suke cewar zai bunƙasa tattalin arzikin jihohin 14 da aikin zai shafa.

bbc news nigeria today live

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp