fidelitybank

Ba za mu iya biyan albshin dubu 62 ba – ALGON

Date:

Kungiyar kananan hukumomi ta kasa ALGON, ta ce, ba za ta iya biyan sabon mafi karancin albashi na Naira 62,000 ga ma’aikatan ta.

Kungiyar ta ALCON ta dora alhakin gazawarta wajen biyan kudaden da ake samu daga asusun tarayya da kuma wasu ayyuka.

Shugaban kungiyar ALGON na kasa, Aminu Muazu-Maifata ne ya bayyana hakan a yau Litinin, yayin da yake zantawa da manema labarai a garin Lafia na jihar Nasarawa.

Muazu-Maifata ya ce, daukacin Kananan Hukumomin kasar nan, suna samun sama da kashi 18 na kudaden da ake rabawa duk wata daga asusun tarayya.

Tun a baya ne dai Gwamnatin tarayya ta kayyade Naira dubu 62 a matsayin iya sabon albashin, wanda kungiyar kwadago ta bukaci gwamnati da ta biya Naira 494.

the nation news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp