fidelitybank

Ba za mu amince da ƙarin kuɗin man fetur ba – Majalisa

Date:

Kwamitin majalisar wakilai mai kula da albarkatun man fetur, ya bukaci gwamnatin tarayya da kamfanin man fetur na kasa (NNPCL) da su yi biyayya ga tsohon farashin mai.

Shugaban kwamitin Alhassan Ado-Doguwa a wata sanarwa da ya fitar a Abuja, ya bayyana karin farashin man fetur a matsayin abin da ba za a amince da shi ba.

Ya ce, yanayin da kamfanoni masu zaman kansu suka yi amfani da gibin da ke tattare da tsarin wajen samun riba ba bisa ka’ida ba tare da kashe ‘yan Najeriya yana da illa ga ci gaban kasar.

“Muna kira ga Gwamnatin Tarayya da kuma, ba shakka, NNPCL da su yi la’akari da halin da ‘yan Najeriya ke ciki tare da dakatar da wannan karin farashin famfo na kwanan nan,” in ji shi.

A cewarsa, a halin yanzu ’yan Najeriya na fuskantar kalubale da dama.

“Bari mu koma kan tsohon farashin famfo da wuri-wuri kuma mai yiwuwa mu kara himma tare da manyan masu ruwa da tsaki don magance matsalar,” in ji shi.

mmm.nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp