fidelitybank

Ba za a daina sace mutane ba idan da Turji da Alheri – Sanata Shehu Sani

Date:

Tsohon Sanatan Kaduna ta tsakiya, Sanata Shehu Sani ya ce ba za a daina garkuwa da mutane a Arewa ba muddin Bello Turji da Ado Aleru na hannun su.

Sani dai na mayar da martani ne kan sace mutane 80 da aka yi a jihar Zamfara.

Ya jaddada cewa, gwamnati ta gaza wajen kare rayukan ‘yan Najeriya.

Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da yara sama da 80 a karamar hukumar Tsafe da ke jihar Zamfara.

Yaran da aka yi garkuwa da su ranar Juma’a ‘yan shekara 12 zuwa 17 ne.

Iyayen wadanda harin ya rutsa da su sun ce, da sanyin safiya ne maharan suka tare su suka tafi da su cikin dajin.

Da yake mayar da martani, Sani ya wallafa a shafinsa na Twitter cewa: “Yan ta’adda sun yi garkuwa da mutane 80 a jihar Zamfara da ke arewa maso yammacin Najeriya.

“Matukar dai irin su Bello Turji da Ado Aleru suna nan gaba daya duk da tashin bama-baman da jiragen ke yi, ba za a daina sace mutane a yankunan karkara ba. Gwamnati ta kasa tabbatar da rayuka. “

naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Zan cigaba da sa yawan jini ga maÆ™iya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka Æ´an Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar HaÉ—in kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...
X whatsapp