fidelitybank

Ba wani yajin aiki da za mu fara a ranar Litinin – NLC

Date:

Kungiyar Kwadago ta Najeriya NLC, ta karyata rahotannin da ke nuni da cewa za a fara yajin aikin a fadin kasar nan a ranar Litinin 18 ga watan Disamba.

Wata sanarwa da shugaban yada labarai da hulda da jama’a na NLC, Beson Upah ya fitar a ranar Lahadi, ta ce sanarwar da ake yadawa a shafukan sada zumunta na bogi ne.

Ya yi kira ga ‘yan Najeriya da su yi watsi da sanarwar, yana mai jaddada cewa babu wani shiri na shiga yajin aikin.

Sanarwar ta ci gaba da cewa, “An kawo mana sanarwar shiga yajin aikin (wadda aka ce babban sakataren NLC da Sakatare Janar na TUC, Comrades Emmanuel Ugboaja da Nuhu Toro suka sanya wa hannu) zai fara aiki gobe Litinin 18 ga watan Disamba. a fadin kasar.

“Muna so mu sake tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa wannan sanarwar ba ta fito daga gare mu ba, kuma ba mu da niyyar fara wani yajin aiki a wannan lokacin.

“Saboda haka, an shawarci ‘yan Najeriya da suka damu da su yi watsi da wannan sanarwar. karya ne”.

naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp