fidelitybank

Ba wanda zan zaba saboda banji dadin zaben baya ba – Madam

Date:

A lokacin zaɓen shugaban ƙasa an samu mutane da dama waɗanda suka fito, domin kaɗa ƙuri’a a Port Harcourt na jihar Rivers.

A zaɓen na shugaban ƙasa wanda ya gudana a ranar 25 ga watan Fabarairu, mutane sun isa rumfuna suka jira isowar jami’an zaɓe, sai dai wannan karo ba haka abin yake ba.

Madam Victoria Briggs ta ce, ba ta ji daɗin yadda aka yi zaɓen shugaban ƙasa ba, shi ya sa ba za ta yi zaɓen gwamna ba.

Karanta Wannan: Kowa ya zabi ra’ayin sa – Buhari

“Ba na murna, wancan zaɓen da muka yi an watsar da ƙuri’unmu, saboda haka mene amfanin na sake fitowa kaɗa ƙuri’a?”

A rumfar zaɓe ta 04, yanki na 02 aikin zaɓe na ci gaba da gudana, amma babu mutane da yawa.

A lokacin zaɓen shugaban ƙasa an samun jinkirin isowar masu aikin zaɓe a wannan mazaɓa, amma a wannan karo komai ya iso kan lokaci.

Sai dai kuma masu kaɗa ƙuri’a sun ƙi fitowa.

www.nigeriannewspapers.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp