fidelitybank

Ba wai yakar Wike na ke yi ba – Gwamnan Ribas

Date:

Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Riba ya c,e gwamnatinsa ta mayar da hankali wajen sauke nauyin da ya rataya a wuyansa ba wai yakar kowa ba.

Fubara ya bayyana haka ne a yayin kaddamar da rukunin gidaje 20,000 na masu karamin karfi a jihar a Mbodo-Aluu, daura da titin filin jirgin sama na kasa da kasa a karamar hukumar Ikwerre a ranar Juma’a.

Ya sha alwashin ci gaba da yin abin da ya dace a gaban Allah da kuma mutane tare da karfafa gwiwar jama’a da su shiga harkokin mulki.

A cewar Fubara: “Ga mutanenmu, ina so in tabbatar muku, gwamnatinmu ba ta da wata alaka da fada da kowa.

“Gwamnatinmu ita ce kulawa da kare mutanenmu. Ina mai tabbatar muku da cewa wannan shi ne farkon hidimar da muke yi wa al’ummar Jihar Ribas.

“Ba hidima ga manyan mutane ba ne amma ga talakawa da masu karamin karfi. Wadannan su ne mutanen da muke son tsayawa tare kuma muna tare da su daga yau.”

Wannan yana zuwa ne a cikin ci gaba da rashin jituwa tsakanin Wike da Fubara.

natforce latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp