fidelitybank

Ba shugaban da zai iya kawo karshen ta’addanci a Najeriya – Lai

Date:

Ministan yada labarai da raya al’adu, Lai Mohammed, ya ce babu wani shugaba da zai ce shi ne zai iya kawo karshen ayyukan ’yan ta’adda a shekara mai zuwa.

Ministan ya yi wannan kakkausar martanin ne bayan an tambaye shi a wani taron manema labarai, cewa ko kalubalen tsaron da a ke fuskanta a halin yanzu zai kawo karshe kafin shugaba Buhari ya sauka daga mukamin sa a shekarar 2023. A cewar Aminiya.

Lai Mohammed sai ya ce,”Ba na tsammani ko shugaba Buhari ba shi da tabbacin cewar za a iya murkushe ayyukan ’yan bindiga a shekara mai zuwa, kuma zargin da a ke yi wa shugaba Buhari na rashin katabus wajen kare rayukan al’umma da a ke kashewa kusan a kullum”.

A makon nan ne dai, tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya bayyana cewa, Buhari ya yi iya kokarinsa, babu wani abin da zai iya tabukawa fiye da hakan a nan gaba.

Matsalar tsaro dai a Najeriya ta yi kamari sosai, musamman a yankin Arewacin Najeriya, inda ta sa mutane da dama fusata har a ka shiga yi wa Buhari zanga-zanga, domin kawo karshen zubar da jinin al’umma da a ke yi a yankin.

nigerianewspapers.com.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp