fidelitybank

Ba ni kadai ba ne mai matsala a Bayern Munich

Date:

Kocin Bayern Munich ya ce ba ya tsammanin shi kaɗai ne matsalar ƙungiyar, ya bayyana haka ne bayan sanarwar zai bar ƙungiyar a ƙarshen wannan kakar.

Tuchel mai shekara 50 zai bar ƙungiyar ne gabanin lokacin da aka cimma na yarjejeniyarsu.

“Abin da yake muhimmanci shi ne babu wani abu da aka yi shi a boye” in ji Tuchel da ya karɓi jagorancin ƙungiyar a watan Maris ɗin 2023.

“Yin abu abude na samar da ‘yanci, kuma abu ne mai kyau da ƙungiyar da ‘yan wasan haka kowa ma.”

Ya ƙara da cewa ‘yancin koci ne ya yi abin da yake so.

Kuma dole ya yi tunani kan abin da zai mai aiki na tsawon lokacin.

nigeria peace corps

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp