fidelitybank

Ba Ni da masaniyar ɓatar Naira biliyan 20 – NNPC

Date:

Babban kamfanin man fetur na ƙasa, NNPC ya ce, ba shi da masaniyar ɓatan N20bn daga lalitarsa ba.

Kakakin kamfanin, Garba Deen Muhammad cikin wata sanarwa ya ce kamfanin bai san da zaman zargin da kafar yaɗa labarai ta intanet, Sahara Reporters ta yi ba cewa kamfanin ya biya wasu masana na jabu N20bn.

Sanarwar ta ce “abin takaici ne da kafar yaɗa labaran ta yi wannan gagarumin zargi ba tare da duba illar yin hakan ba. Iƙirarin ɓatan N20bn ƙarya ce tsagwaran ta.”

Game kuma da iƙirarin da gwamnatin Ogun ta yi kan kuɗaɗen harajin da take bin hukumar ƙayyade farashin man fetur PPMC, NNPC ya ce PPMC ya ƙalubalanci iƙirarin.

Daga bisani kuma, gwamnatin Ogun ta miƙa batun kotu sai dai NNPC ya ce zai tabbatar da hujjojinsa.

dailypost news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Har yanzu ina LP kuma ni ne zan iya saita Najeriya – Datti

Datti Baba-Ahmed, tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a...

APC ta zama buhun kusa ta gaza a Najeriya – Amaechi

Tsohon gwamnan jihar Ribas, Chibuike Amaechi ya bayyana jam'iyyar...

An fara samun takun saka tsakanin Turkiyya da Najeriya a kan kungiyar Gulen

Kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ta bukaci shugaban kasar...

Arziƙin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 a farkon 2025 – NBS

Tattalin arzikin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 cikin...

Kamfanonin lantarki za su katse wutar lantarki saboda bashi

Kamfanonin samar da wutar lantarki, sun ce suna iya...

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

Ɗan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai ƙarfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...
X whatsapp