fidelitybank

Ba ni da masaniya a kan makomar Wike – Shugaban jam’iyyar APC

Date:

Shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa, Abdullahi Adamu, ya ce, bai da masaniya kan wani shiri na neman gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike.

Adamu ya yi martani ne kan ziyarar da gwamnonin APC uku suka kai Wike a Fatakwal mako guda da ya gabata a wata hira da Arise News a ranar Lahadi.

Ku tuna cewa, Gwamna Kayode Fayemi na Jihar Ekiti ya jagoranci Gwamna Babajide Sanwo-Olu na Jihar Legas da Gwamna Rotimi Akeredolu na Jihar Ondo domin ganawa da Wike.

Naija News ta rahoto cewa, Gwamnonin APC sun yi amfani da damar rikicin da ya dabaibaye jam’iyyar PDP inda suka gana da Wike tare da shawo kan sa ya koma jam’iyya mai mulki.

Da yake magana kan lamarin, Adamu ya ce, ba a ba shi labarin ziyarar Wike ba ko kuma sakamakon taron.

“Kamar yadda na karanta labarin a jaridun kasar nan, gwamnonin da kuke magana ba su tattauna da ni ba ballantana kuma ba su tattauna da ni sakamakon aikin ba. Ni, saboda haka, ba zan iya cewa komai a kai ba,” inji shi.

cnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaĈ™i da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...

Shettima ya jagoranci yi wa Buhari addu’o’i na musamman a Daura

An gudanar da addu'o'i na musamman don neman gafara...

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra'ila da kai...

Za mu koma fadar gwamnatin Katsina mu karbi gaisuwar Buhari – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda ya ce bayan...

Tinubu zai jagoranci yi wa Buhari addu’a

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, zai jagoranci taron addu'o'i na...

MuĈ™arraban Buhari sun ci amanar da ya ba su lokacin mulkinsa – Bagos

Wani tsohon ɗan majalisar wakilai, Dachung Bagos ya bayyana...

Guardiola ya bude kofa ga ‘yan wasa shida su bar kungiyar

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, a shirye yake ya...

Ba gudu ba ja da baya a zanga-zangar mu – Tsofaffin ‘Yansanda

Kungiyar ‘yan sandan Najeriya masu ritaya ta sanar da...

Malami ya magantu kan sukar rashawa a mulkin marigayi Buhari

Tsohon babban Lauyan Najeriya kuma ministan shari'a, Abubakar Malami,...

Turkiyya ta gargadi Najeriya kan ‘yan ta’addar FETO

Gwamnatin Turkiyya ta fitar da wani gargadin cewa, mambobin...

Kiristoci sun jinjinawa Musulmai yadda aka yi jana’izar Buhari ba kashe kudi

Ana samun karuwar al’ummar Kudancin Najeriya musamman mabiya addinin...
X whatsapp