fidelitybank

Ba na tsoron yin takara ga kowane mahaluki na PDP – Gwamnan Bauchi

Date:

Gwamnan jihar Bauchi Sanata Bala Abdulkadir Mohammed, wato daya daga cikin masu neman takarar shugaban kasa a jam`iyyar PDP a Najeriya, ya ce da so samu ne zai so a ce sun cimma maslaha a tsakanin junansu wato `yan takara daga arewa, amma idan ta gagara baya fargabar shiga a yi zaben fidda gwani a tsakaninsu.

Gwamnan yana mai da martani ne ga matakin da takwaransa gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, wanda ya ce maganar sulhu ta cije, kuma bai yarda da wata kuri`ar da wasu dattawa suka kada karkashin jagorancin Janar Ibrahim Babangida mai ritaya ba, inda suka zabi Sanata Bala Mohammed da tsohon shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki.

Gwamnan ya ce,” Idan an ce sulhu ya kakare, to ko me kakarewar dai an fito da sakamako, to amma duk da haka tun da ya kakare to ba wanda ya ke tsoron shiga takara, ni ban taba jin tsoron mutane ko kuma dan takara ba.”

Sanata Bala Mohammed ya ce duk wanda zai fito ya yi takara sai ya ci gaba, to amma sun gode wa dattawan arewa da suka yi musu sulhu, kuma sun ce duk wanda bai yarda ba yana iya zuwa ya ci gaba da neman takararsa.

nigerianewstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp