fidelitybank

Ba na tsoron yin takara ga kowane mahaluki na PDP – Gwamnan Bauchi

Date:

Gwamnan jihar Bauchi Sanata Bala Abdulkadir Mohammed, wato daya daga cikin masu neman takarar shugaban kasa a jam`iyyar PDP a Najeriya, ya ce da so samu ne zai so a ce sun cimma maslaha a tsakanin junansu wato `yan takara daga arewa, amma idan ta gagara baya fargabar shiga a yi zaben fidda gwani a tsakaninsu.

Gwamnan yana mai da martani ne ga matakin da takwaransa gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, wanda ya ce maganar sulhu ta cije, kuma bai yarda da wata kuri`ar da wasu dattawa suka kada karkashin jagorancin Janar Ibrahim Babangida mai ritaya ba, inda suka zabi Sanata Bala Mohammed da tsohon shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki.

Gwamnan ya ce,” Idan an ce sulhu ya kakare, to ko me kakarewar dai an fito da sakamako, to amma duk da haka tun da ya kakare to ba wanda ya ke tsoron shiga takara, ni ban taba jin tsoron mutane ko kuma dan takara ba.”

Sanata Bala Mohammed ya ce duk wanda zai fito ya yi takara sai ya ci gaba, to amma sun gode wa dattawan arewa da suka yi musu sulhu, kuma sun ce duk wanda bai yarda ba yana iya zuwa ya ci gaba da neman takararsa.

dailypost news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulÉ—a da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu É—auki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta É—aukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp