fidelitybank

Ba na tsoron sake zabe ko so nawa za a yi – Gwamnan Zamfara

Date:

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana kwarin gwiwarsa na cewa ba ya tsoron sake zaben gwamna, yana mai cewa ya shiga takara ne da cikakkiyar kwarin gwiwa.

Gwamnan ya bayyana haka ne a lokacin da yake jawabi ga dimbin magoya bayansa a sakatariyar jam’iyyar PDP ta jihar da ke Gusau, babban birnin jihar a lokacin da ya dawo daga ziyarar da ya kai kasar waje.

“Ina da kwarin gwiwar cewa ko da za a yi zabe sau dari, ko shakka babu zan gudu da gagarumin rinjaye.

“Mun yi farin ciki da hukuncin kotun kuma a shirye muke mu shiga takara tare da jam’iyyar All Progressives Congress, APC, dan takarar gwamna a kasar sa,” in ji shi.

Ya ce Allah ya riga ya yi shi Gwamnan Jihar Zamfara, inda ya ba da tabbacin cewa za ta kasance a haka, ko me ‘yan adawa na APC da sauran munafukai za su yi.

“Mun fara da kyau, ta hanyar biyan duk wani hakki ga ma’aikatan gwamnati, da biyan kudin WAEC da NECO wanda gwamnatin da ta gabata ta ki yi.

“Mun kuma magance matsalar karancin ruwa tare da fara aikin gina titunan gari a garin Gusau, babban birnin jihar.

“Mun sanar da kafa dokar ta-baci a fannin ilimi kuma da yardar Allah za mu ceto jihar daga wargajewa.

“Ba su gamsu da dimbin nasarorin da muka samu cikin kankanin lokaci mai yuwuwa,” in ji shi.

sahara hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ĉ³an Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuĈ™a...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miĈ™a kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin Ĉ´an Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

AlaĈ™ar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

ĈŠan takarar shugaban Ĉ™asa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban Ĉ™asa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alĈ™aluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...
X whatsapp