fidelitybank

Ba na sha’awar zama uabn gidan kowa ne gwamna – El-Rufa’i

Date:

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya ce ba ya sha’awar zama ubangida ga kowane gwamna a jihar.

Ya bayyana hakan ne a lokacin da yake jawabi a wajen wani taron karawa juna sani na inganta karfin aiki ga manyan jami’an gwamnati a jihar Borno, ranar Litinin.

El-Rufai ya ce sau biyar kacal ya ziyarci Kaduna tun bayan da ya bar mulki kusan shekara guda da ta wuce.

ā€œBa na son zama ubangida, shi ya sa ba na tsoma baki a abin da ke faruwa a Kaduna, ina son shi (gwamna) ya koya ya samu aikin da kansa.

ā€œAbin da ba mu da shi shi ne shugabanci nagari, manyan abubuwan da ke tattare da ingantaccen shugabanci.

“Ya kamata shugaba ya samu mutanen kirki don samun aikin.

ā€œAllah ne kadai zai iya yin komai da kanshi, komai girman kai a matsayinka na shugaba, za ka iya yin tasiri kamar mutanen da ke kusa da kai kuma shi ya sa ake cewa babu wata kasa da ta fi ingancin ayyukansa na gwamnati,ā€ inji shi.

taraba state today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ba mu baiwa Obi shawara ya janye daga takara ba – Kungiyar Inyamurai

Kungiyar koli ta al’adun kabilar Igbo, Ohanaeze Ndigbo Worldwide,...

Dole ne APC ta bar mana kujerar mataimakin shugaban kasa – ANPP

Tsagin tsohuwar jam'iyyar All Nigeria Peoples Party wato ANPP...

Gwamna ya nada Sarkin Gusau

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da naɗin...

‘Yan Bindiga sun yi ikirarin kashe Daliban koyon aikin lauya a Benuwai

Ƴanbindiga da suka yi garkuwa da ɗaliban makarantar samun...

Tinubu ya gwangwaje tawagar Super Falcons da ruwan daloli da gidaje a Abuja

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bai wa ʓan wasan...

Super Falcons ta sauka a Abuja tare da yin zagayen nuna kofi

Tawagar Super Falcons ta Najeriya sun isa Abuja bayan...

Za a fuskanci katsewar wutar lantarki a Legas tsawon kwana 25

Masu amfani da wutar lantarki a jihar Legas na...

‘Yan Najeriya ku daina bayar da bayan katin dan kasar ku – NIMC

Hukumar Kula da shaidar ɗan ʙasa (NIMC), ta bayyana...

Likitoci a Legas sun fara yajin aiki saboda rage musu albashi

ʘungiyar likitoci ta Legas (Medical Guild), wacce ke ʙarʙashin...

Yan Bindiga sun yi wa Mutane 38 yankan Rago a Zamfara

Ƴanbindiga sun kashe wasu mutum 38 ta hanyar yi...

Thailand da Cambodia sun amince da tsagaita wuta

ʘasashen Thailand da Cambodia sun amince da tsagaita wuta...

Yansanda sun kama Sojoji cikin ‘Ę“an ʙungiyar asiri’ a jihar Ogun

Rundunar 'yansanda reshen jihar Ogun, ta tabbatar da kama...
X whatsapp