fidelitybank

Ba na goyon bayan Ganduje a matsayin shugaban APC – Lukman

Date:

Mataimakin shugaban jam’iyyar APC na kasa a shiyyar Arewa maso Yamma, Salihu Lukman, ya yi gargadi kan sauya tsohon shugaban jam’iyyar na kasa, Abdullahi Adamu da tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje.

Lukman ya yi gargadin cewa, maye gurbin Adamu da Ganduje zai zama kisan kai ga jam’iyya mai mulki. Ya yi magana a kan yadda rahotanni ke cewa Shugaba Bola Tinubu ya goyi bayan Ganduje ya zama shugaban jam’iyyar na kasa.

A karshen makon da ya gabata ne Adamu ya mika takardar murabus dinsa, kuma kwamitin gudanarwa na jam’iyyar na kasa, NWC, ya tabbatar da hakan yayin taron da ta yi a ranar Litinin.

A wata sanarwa da ya sanyawa hannu, Lukman ya ce zaben Ganduje zai sabawa tsarin shiyyar da jam’iyya mai mulki ta yi. Ya jaddada bukatar yankin Arewa ta tsakiya ya samar da shugaban jam’iyyar APC na kasa bayan Adamu, inda ya kara da cewa NWC ta tashi tsaye ta jagoranci tattaunawar da za a yi.

@nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp