fidelitybank

Ba na fargaba EFCC ta kama ni bayan na sauka daga mulki – Gwamnan Edo

Date:

Gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo ya ce, ya samu labarin cewa EFCC za ta kama shi da zarar ya miƙa mulki a makon gobe.

Sai dai gwamnan ya ce ko kaɗan shi ba ya tsoro ko fargaba domin za a bincike shi a game wa’adin gwamnatinsa, kamar yadda jaridar Thisday ta ruwaito shi yana faɗa a taron EdoBEST da aka yi a Abuja.

“Na samu labarin cewa EFCC za ta kama ni makon gobe. Duk inda suka ajiye ni, zan yi amfani da damar domin gudanar da bincike.

“Mun yi aikace-aikace muhimmai, sannan mun ba mutanen jihar Edo da abubuwan da suka fi buƙata muhimmanci. Don haka me zai sa in yi fargaba? na yi abin da zan iya yi, amma za su iya zuwa su ci gaba da bi-ta-da-ƙullin da za su yi, wannan matsalarsu ce.”

breaking news in nigeria today punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp