fidelitybank

Ba na cikin ɓarayin gwamnonin da Buhari ya faɗa – Okowa

Date:

Gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Okowa, a ranar Juma’a, ya nesanta kansa da wadanda ake zargin shugaban kasa Muhammadu Buhari da wawure kudaden kananan hukumomi.

A ranar Alhamis din da ta gabata ne shugaban kasar ya dora laifin rashin ci gaban al’umma a yankunan su, inda ya nanata cewa gwamnonin jihohi na yin ta’ammali da kudaden da ake bai wa kananan hukumomin Najeriya duk wata.

Da yake mayar da martani kan wannan zargi a Asaba ta bakin babban sakataren yada labaransa, Olisa Ifeajika, gwamna Okowa wanda kuma shine mataimakin dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP, ya bayyana cewa abin takaici ne ga shugaba Buhari ya furta irin wannan “kalamai. ”

“Ina so in ce Shugaba Buhari a matsayinsa na wanda ke da cikakken bayani kan al’amuran da ke faruwa a kasar nan, ya san gwamnonin da suka fada cikin wannan fanni na wadanda ake kira ‘barayi’ da yake magana a kai.

“Dr Ifeanyi Okowa ba ya wurin. Ya kasance daya daga cikin gwamnonin farko da suka rungumi cin gashin kan kananan hukumomi lokacin da aka amince da shi, kamar yadda shugaban kasa ya yi da bangaren shari’a da na majalisa,” inji shi.

vanguard newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp