fidelitybank

Ba na cikin ɓarayin gwamnonin da Buhari ya faɗa – Okowa

Date:

Gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Okowa, a ranar Juma’a, ya nesanta kansa da wadanda ake zargin shugaban kasa Muhammadu Buhari da wawure kudaden kananan hukumomi.

A ranar Alhamis din da ta gabata ne shugaban kasar ya dora laifin rashin ci gaban al’umma a yankunan su, inda ya nanata cewa gwamnonin jihohi na yin ta’ammali da kudaden da ake bai wa kananan hukumomin Najeriya duk wata.

Da yake mayar da martani kan wannan zargi a Asaba ta bakin babban sakataren yada labaransa, Olisa Ifeajika, gwamna Okowa wanda kuma shine mataimakin dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP, ya bayyana cewa abin takaici ne ga shugaba Buhari ya furta irin wannan “kalamai. ”

“Ina so in ce Shugaba Buhari a matsayinsa na wanda ke da cikakken bayani kan al’amuran da ke faruwa a kasar nan, ya san gwamnonin da suka fada cikin wannan fanni na wadanda ake kira ‘barayi’ da yake magana a kai.

“Dr Ifeanyi Okowa ba ya wurin. Ya kasance daya daga cikin gwamnonin farko da suka rungumi cin gashin kan kananan hukumomi lokacin da aka amince da shi, kamar yadda shugaban kasa ya yi da bangaren shari’a da na majalisa,” inji shi.

kano news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan ƴansanda mai kula da sashen kai ɗauki na...

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...
X whatsapp