fidelitybank

Ba mu yarda da zaben Ghari da Tsanyawa ba – NNPP

Date:

Jam’iyar NNPP mai mulkin jihar Kano a arewacin Najeriya ta yi watsi da sakamakon zaɓen cike gurbi na ɗanmajalisar jiha da aka gudanar a mazaɓar Ghari da Tsanyawa.

Da yake yi wa manema labarai jawabi a yau Lahadi, shugaban NNPP na Kano Hashim Dungurawa ya zargi abokan hamayya da haɗa kai da jami’an hukumar zaɓe domin “aikata maguɗi”.

Hukumar zaɓe ta ayyana APC mai adawa a jihar ce ta samu nasara a zaɓen da aka gudanar a jiya Asabar, yayin da kuma aka doke ta a ɗaya zaɓen na mazaɓar Bagwai/Shanono – wanda ta nemi a soke ita ma.

“An gudanar da zaɓe a rumfuna 10 na ƙaramar hukumar ta Ghari lafiya, amma kuma wasu ‘yansiyasar APC sun haɗa kai da jami’an hukumar zaɓe wajen sanar da ɗantakarsu a matsayin wanda ya yi nasara,” in ji shi.

Jam’iyyar ta kuma soki hukumar zaɓe saboda “sanar da sakamakon a hedikwatarta ta jiha” maimakon “cibiyar tattara sakamako”.

legitnew

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp