fidelitybank

Ba mu nuna kowa ba a zaben 2023 – MACBAN

Date:

Ƙungiyar Fulani makiyaya ta ‘Mi Yetti Allah’ (MACBAN) tace babu wani dan takar da ta nunawa goyon baya da yake neman shugabancin Najeriya, haka zalika ba ta nuna goyon baya ga wata jam’iyyar siyasa ba gme da zaben da ke tafe na 2023.

Shugaban kungiyar na kasa Alhaji Baba Usman-Ngelzarma ne ya bayyana hakan yayin da yake tattaunawa da manema labarai a Abuja a ranar Juma’a, yana cewa duka manyan jam’iyyun siyasar ba su sanyan manyan kalubalen da Najeriya ke fuskanta ba cikin manufofinsu.

Ya kara da cewa ” ya kamata na bayyana komi a bude muna da kungiyar Miyetti Allah biyu. Muna da Miyetti Allah Kautal Hore da kuma Miyetti Allah (MACBAN) wadda nake shugabanta a mataki na kasa.

“Dan gane da kungiyata, ba mu ayyana wani dan takarar shugabn kasa da muke goyon baya ba ya zuwa yanzu.”

nigerianewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp