fidelitybank

Ba mu ne muka kashe Sojoji 2 ba – IPOB

Date:

Kungiyar ‘yan awaren yankin kudu maso gabas mai fafutukar kafa kasar Biafra (IPOB), ta musanta zargin da rundunar sojin Najeriya ta yi na cewa, ita ce ke da alhakin kisan gillar da aka yi wa wasu sojoji a jihar Imo.

A ranar Talata ne rundunar sojin Najeriya ta zargi kungiyar IPOB da kuma kungiyar tsaro ta Eastern Security Network (ESN), da laifin kashe wasu jami’anta guda biyu, Master Warrant Officer (MWO) Audu M Linus (mai ritaya) da kuma Private (Pte) Gloria Matthew.

Marigayin, a cewar daraktan hulda da jama’a na rundunar, Birgediya Janar Onyema Nwachukwu, ya gamu da ajalin su ne a ranar Asabar, 30 ga Afrilu, 2022, a lokacin da suke kan hanyar zuwa jihar Imo domin bikin aurensu na gargajiya.

Sai dai a martanin da ta mayar kan wannan zargi, kungiyar ta IPOB a wata sanarwa da ta fitar a ranar Larabar da ta gabata ta hannun mai magana da yawunta, Emma Powerful, ta nesanta mambobinta da hannu a zargin kisan sojojin biyu.

vangurd 
news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...

Tawagar Gwamnatin Kano ta shilla Saudiyya zuwa jana’izar Dantata

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci...

Tawagar Jami’an gwamnati da Malamai sun tafi jana’izar Dantata

Wata tawaga daga gwamnatin Tarayya, ta isa ƙasar Saudiyya...

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...
X whatsapp