fidelitybank

Ba mu kori ma’aikata 10,800 ba – Gwamnatin Kano

Date:

Gwamnatin jihar Kano, ta ce ba ta kori ma’aikata 10,800 da aka dakatar da albashin watan Yuni ba.

Kamfanin dillancin labaran Najeriya (NAN) ya rawaito cewa ma’aikatan 10,800 ne gwamnatin tsohon gwamna, Dakta Abdullahi Ganduje ta dauka aiki.

Bayanin hakan ya fito ne a ranar Juma’a a Kano a wani taron manema labarai na hadin gwiwa da Kwamishinan Yada Labarai, Malam Baba Dantiye ya yi; Akanta Janar Abdukadir Abdulsalam, da Shugaban Ma’aikata (HOS), Usman Bala-Muhammad.

Hukumar ta HOS ta bayyana cewa ba a kori ma’aikata 10,800 ba, sai dai an daina biyansu albashi har sai an tantance matsayinsu.

“Bari in bayyana sarai cewa babu wani ma’aikaci da aka kori. An dakatar da albashinsu don tsaftace tsarin saboda wasu zarge-zarge.

“Ba da jimawa ba za a kafa kwamitin tantancewa kuma bayan an kammala aikin wadanda aka dauka bisa ka’ida ta hanyar ka’idojin aikin gwamnati za su karbi albashinsu.”

nigeria news(punch)

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp