fidelitybank

Ba mu daki mata mai juna biyu ba – FRSC

Date:

Hukumar kiyaye hadurra ta kasa (FRSC) reshen jihar Ondo, ta yi watsi da rahoton da ke cewa jami’anta sun daki mata a ciki a kan babbar hanyar Akure ranar Asabar.

Kwamandan hukumar ta FRSC reshen jihar, Ezekiel SonAllah wanda ya yi watsi da ikirarin a cikin wata sanarwa ya ce, rahoton da aka yada a shafin Twitter ya yi zargin cewa, matar ta zubar da jini bayan da wani jami’in ya dake ta a ranar Asabar a kan babbar hanyar Akure.

Kwamandan sashin ya ce, ba a yi wa matar duka ba kamar yadda ake ikirari.

Ya ce motar da take ciki ta tsaya ne kawai a lokacin da direban ya ki bin umarnin tsayawa, sannan ya yi yunkurin bi ta kan wasu sojoji biyu.

SonAllah ya yi ikirarin cewa motar ta yi kofin wuce ʙima, kuma direban bai yi amfani da bel din ba.

Ya ce motocin biyu sun taho ne daga keji a Osun suna zuwa Ogbese a karamar hukumar Akure ta Arewa a jihar Ondo lokacin da jami’an hukumar FRSC suka tare su.

Kwamandan sashin ya yi zargin cewa motar ta biyu ita ma ba ta so tsayawa sai direban ya fuskanci Marshal Aboluja da motar a yunkurinsa na tserewa.

Ya kuma yi zargin cewa direban ya kuma yi yunkurin kutsawa kan wani Marshal, Olamogoke, kafin daga bisani motar ta tsaya tare da taimakon sauran ā€˜yan tawagar.

“Nan da nan sai motar ta tsayar da fasinjojin suka fito suka fara kuka, da isar su sai wata mata ta yi zargin cewa an buge ta, amma babu wani abu da ya shafi matar, ba jini.”

Ya ce lokacin da matar ta dage cewa tana jin zafi, sai jami’an tsaro suka kai ta wani asibiti da ke kusa.

www.nigerianews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Na so komawa Manchester United a 2012 – Lwandowski

ʊanwasan gaban ʙungiyar Barcelona ta Spain, Robert Lewandowski ya...

Isak ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gaba Alexander Isak ya nace sai ya bar...

Sadiq Umar da Bello El-Rufai sun sayi ʙungiyar Ranchers Bees ta Kaduna

Ɗanwasan tawagar Super Eagles ta Najeriya da Real Socieded...

Atiku zai iya guduwa daga ADC ya koma PDP idan Jonathan ya tsaya takara – Diran

Tsohon mataimakin sakataren yada labaran jam’iyyar PDP na kasa,...

Zoben matar Ronaldo ya kai dala miliyan 5 – Masana

Masana sun yi kiyasin tsadar zoben da Cristiano Ronaldo...

Kama Tambuwal ya na da alaka da shigarsa cikin hadakar jam’iyya – Atiku

Tsohon ɗantakarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya ce kama...

Ambaliyar ruwa ta kashe mutuane takwas a Ebonyi

Ambaliya, wadda mamakon ruwan sama ya janyo, ta yi...

Bankin Duniya zai kashe wa yankin Arewa a Najeriya dala miliyan 300

Bankin Duniya ya amince da kasafin kuɗi dala miliyan...

Giyar mulki na kwasar Trump – ‘Yan Majalisar Democrat

'Yan Democrats a Amurka sun zargi Donald Trump da...

Kama Aminu Waziri Tambuwal da EFCC ta yi ba daidai ba ne – PDP

Jam'iyyar PDP a jihar Sokoto ta yi Allah-wadai da...

An kai hari a ʙauyuka 15 na Zamfara a mako ɗaya – Rahoto

Wani rahoto da tasharĀ ChannelsĀ ta ruwaito daga cibiyar Zamfara Circle...

Jihohin Arewa huɗu ne suke biyan mafi ʙarancin fansho na N32,000 – NUP

ʘungiyar ʓan fansho na arewacin Najeriya, NUP ta ce...
X whatsapp