fidelitybank

Ba mu daki mata mai juna biyu ba – FRSC

Date:

Hukumar kiyaye hadurra ta kasa (FRSC) reshen jihar Ondo, ta yi watsi da rahoton da ke cewa jami’anta sun daki mata a ciki a kan babbar hanyar Akure ranar Asabar.

Kwamandan hukumar ta FRSC reshen jihar, Ezekiel SonAllah wanda ya yi watsi da ikirarin a cikin wata sanarwa ya ce, rahoton da aka yada a shafin Twitter ya yi zargin cewa, matar ta zubar da jini bayan da wani jami’in ya dake ta a ranar Asabar a kan babbar hanyar Akure.

Kwamandan sashin ya ce, ba a yi wa matar duka ba kamar yadda ake ikirari.

Ya ce motar da take ciki ta tsaya ne kawai a lokacin da direban ya ki bin umarnin tsayawa, sannan ya yi yunkurin bi ta kan wasu sojoji biyu.

SonAllah ya yi ikirarin cewa motar ta yi kofin wuce ʙima, kuma direban bai yi amfani da bel din ba.

Ya ce motocin biyu sun taho ne daga keji a Osun suna zuwa Ogbese a karamar hukumar Akure ta Arewa a jihar Ondo lokacin da jami’an hukumar FRSC suka tare su.

Kwamandan sashin ya yi zargin cewa motar ta biyu ita ma ba ta so tsayawa sai direban ya fuskanci Marshal Aboluja da motar a yunkurinsa na tserewa.

Ya kuma yi zargin cewa direban ya kuma yi yunkurin kutsawa kan wani Marshal, Olamogoke, kafin daga bisani motar ta tsaya tare da taimakon sauran ā€˜yan tawagar.

“Nan da nan sai motar ta tsayar da fasinjojin suka fito suka fara kuka, da isar su sai wata mata ta yi zargin cewa an buge ta, amma babu wani abu da ya shafi matar, ba jini.”

Ya ce lokacin da matar ta dage cewa tana jin zafi, sai jami’an tsaro suka kai ta wani asibiti da ke kusa.

latest news in nigeria today 
2021 ripples

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ʙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Ę“an ʙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ā€˜yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ʙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin Ę“anbindiga da suka addabi yankunan ʙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leʙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maʙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ʙarʙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ʓan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ʙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ʙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ʙasarsa shi...
X whatsapp