fidelitybank

Ba mu da wani dan takara ko jam’iyya da muke so a zaɓen 2023 – Amurka

Date:

Gwamnatin Amurka, ta ce, ba ta da zabi tsakanin ‘yan takarar da za su fafata a zaben 2023.

Gwamnatin Amurka ta kuma ce, ba ta da wata jam’iyyar siyasa da ta fi so ya lashe zaben 2023 a Najeriya.

Will Stevens, karamin jakada na Ofishin Jakadancin Amurka a Legas, ya ce, ya na da sha’awar tabbatar da buri na ‘yan Najeriya ya tabbata, wanda ya kasance sahihi, gaskiya, da kuma zabe cikin lumana.

Stevens ya bayyana hakan ne a taron ranar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa da kasa wanda karamin ofishin tare da hadin gwiwar BudgIT suka shirya a karshen mako.

A cewar Stevens: “Idan muka mai da hankali kan zabukan da ke tafe a Najeriya, bari in bayyana a fili cewa, Amurka ba ta da wani dan takara ko jam’iyya da ta fi so a zabe mai zuwa.

“Sha’awarmu ita ce tallafawa sahihin zabe, gaskiya, kuma cikin lumana da zai wakilci muradin ‘yan Najeriya.

“Mun bukaci dukkan ‘yan Najeriya da su yi watsi da amfani da tashin hankali da kalamai masu tayar da hankali a lokacin da kuma bayan ranar zabe.”

vgn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...
X whatsapp