fidelitybank

Ba mu da wani dan takara ko jam’iyya da muke so a zaɓen 2023 – Amurka

Date:

Gwamnatin Amurka, ta ce, ba ta da zabi tsakanin ‘yan takarar da za su fafata a zaben 2023.

Gwamnatin Amurka ta kuma ce, ba ta da wata jam’iyyar siyasa da ta fi so ya lashe zaben 2023 a Najeriya.

Will Stevens, karamin jakada na Ofishin Jakadancin Amurka a Legas, ya ce, ya na da sha’awar tabbatar da buri na ‘yan Najeriya ya tabbata, wanda ya kasance sahihi, gaskiya, da kuma zabe cikin lumana.

Stevens ya bayyana hakan ne a taron ranar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa da kasa wanda karamin ofishin tare da hadin gwiwar BudgIT suka shirya a karshen mako.

A cewar Stevens: “Idan muka mai da hankali kan zabukan da ke tafe a Najeriya, bari in bayyana a fili cewa, Amurka ba ta da wani dan takara ko jam’iyya da ta fi so a zabe mai zuwa.

“Sha’awarmu ita ce tallafawa sahihin zabe, gaskiya, kuma cikin lumana da zai wakilci muradin ‘yan Najeriya.

“Mun bukaci dukkan ‘yan Najeriya da su yi watsi da amfani da tashin hankali da kalamai masu tayar da hankali a lokacin da kuma bayan ranar zabe.”

legit news 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp