fidelitybank

Ba mu da hannu a harin da Hamas ta kai Isra’ila – Iran

Date:

Iran “ba ta da hannu” cikin harin da Hamas ta kai kudancin Isra’ila, in ji ofishin jakadancin Iran a Majalisar Ɗinkin Duniya.

“Muna jaddada goyon bayanmu ga Falasɗinawa; amma duk da haka ba mu da hannu a matakin da Falasɗinawa suka ɗauka, saboda su ne suka ɗauki matakinsu da kansu,”kamar yadda kamfanin dillancin labarai na Reuters ya ruwaito wata sanarwa da suka fitar ta fada.

Tun da fari Hamas ta ce ta kai harin ne da taimakon Iran a cikin ƙarshen makon.

Iran dai ta jima tana goyon bayan Hamas na tsawon shekaru kuma tana bai wa mayakanta makamai da horo.

Sai dai sakataren harkoki wajen Amurka Antony Blinken ya shaida wa CNN a ranar Lahadi cewa Gwamnatin Amurka “ya zuwa yanzu ba ta samu wata shaida da ke nuna cewa Iran na da hannu cikin wannan rikin”.

tribune newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp