fidelitybank

Ba ma yi wa hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta Kano katsalandan – Gwamna

Date:

Gwamnatin jihar Kano ta ce ba ta tsoma baki a ayyukan hukumar karbar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta jiha.

Gwamna Abba Kabir Yusuf ya ce zaici gaba da baiwa hukumar goyon baya dan yaki da cin hanci tsakanin jami’an gwamnati da duk wadanda suka ci kudin jama’a.

Gwamna Yusuf ya bayyana hakan ne a fadar gwamnatin kano a lokacin taron ranar yaki da cin hanci da rashawa da aka gudanar ranar Talata.

Majalisar dinkin Duniya ce ta ware duk ranar 12 ga watan Disamba don wayar da kan jama’a mahimmacin yaki da cin hanci da rashawa.

Amma Kano ba ta yi nata bikin bane saboda gwamna ba ya gari a ranar ranar ta 12 ga watan Disamba.

Gwamna ya nemi hukumar ta yaki da rashawa da karbar korafe korafe taci gaba da aikinta yadda ta sabayi ba tare da tsoro ba.

  1. Ya kuma yaba da irin shugabancin da Barista Muhuyi Magaji Rimin Gado ke yi a jihar na yakar rashin gaskiya ba sani ba sabo.

today nation

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp