fidelitybank

Ba ma yi wa hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta Kano katsalandan – Gwamna

Date:

Gwamnatin jihar Kano ta ce ba ta tsoma baki a ayyukan hukumar karbar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta jiha.

Gwamna Abba Kabir Yusuf ya ce zaici gaba da baiwa hukumar goyon baya dan yaki da cin hanci tsakanin jami’an gwamnati da duk wadanda suka ci kudin jama’a.

Gwamna Yusuf ya bayyana hakan ne a fadar gwamnatin kano a lokacin taron ranar yaki da cin hanci da rashawa da aka gudanar ranar Talata.

Majalisar dinkin Duniya ce ta ware duk ranar 12 ga watan Disamba don wayar da kan jama’a mahimmacin yaki da cin hanci da rashawa.

Amma Kano ba ta yi nata bikin bane saboda gwamna ba ya gari a ranar ranar ta 12 ga watan Disamba.

Gwamna ya nemi hukumar ta yaki da rashawa da karbar korafe korafe taci gaba da aikinta yadda ta sabayi ba tare da tsoro ba.

  1. Ya kuma yaba da irin shugabancin da Barista Muhuyi Magaji Rimin Gado ke yi a jihar na yakar rashin gaskiya ba sani ba sabo.

taraba state today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp