fidelitybank

Ba ma tsoron haduwar mu da Messi – Australia

Date:

‘Yan wasan Australia sun dage cewa, ba sa tsoron Lionel Messi, yayin da suke shirye-shiryen karawarsu a wasan zagaye na 16 a gasar cin kofin duniya ta 2022.

Duk da haka, sun yarda da sha’awar su ga wanda ya lashe Ballon d’Or sau bakwai.

Ostiraliya ta samu nasarar ne bayan da ta doke Denmark da ci 1-0.

Yanzu haka dai kungiyar kwallon kafa ta Socceroos za ta kara da Messi da abokan wasanta a yammacin ranar Asabar domin samun gurbi a wasan kusa dana karshe.

“A koyaushe ina son Messi kuma ina tsammanin shi ne mafi girma da ya taba buga wasan.

“[Amma] ba abin alfahari ba ne a yi masa wasa domin shi mutum ne kawai, kamar yadda mu duka muke.

“Abin alfahari ne kasancewa a zagaye na 16 na gasar cin kofin duniya. Ko mun buga da Argentina ko kuma da mun buga da Poland, da har yanzu abin alfahari ne mu wakilci Australia a zagaye na 16 na gasar cin kofin duniya,” in ji mai tsaron baya Milos Degenek.

ng news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan ƴansanda mai kula da sashen kai ɗauki na...

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...
X whatsapp