fidelitybank

Ba ma jin daɗin tsarin da ASUU ke yi na biyan buƙatun su – Gwamnatin Tarayya

Date:

Gwamnatin tarayya ta dage da cewa, tana goyon bayan sake tattaunawa kan shirin jin dadin ma’aikatan jami’o’in, bisa ga hakikanin halin da ake ciki.

Ministan ƙwadago Chris Ngige ya ce, gwamnati ba ta ji dadin tsarin da kungiyar malaman jami’o’i, ASUU, ke amfani da shi wajen biyan bukatun ta.

ASUU ta shiga yajin aikin gargadi na wata daya a ranar 14 ga watan Fabrairu tare da tsawaita wa’adin watanni biyu, bisa zargin gazawar gwamnati na biya musu bukatunsu.

Sai dai Ngige, da yake magana a yayin ganawarsa da kwamitin gwamnatin tarayya a ofishinsa, ya roki kwamitin da ya tabbatar da ya kammala aikinsa cikin makonni shida kamar yadda yarjejeniyar aiki, MOA, ta tanada da kungiyoyin.

Ministan ya kuma shawarci shugabannin kungiyar ASUU da su nemo hanyar da ta dace ta tursasa ma’aikatar ilimi ta tarayya da kuma hukumar kula da jami’o’i ta kasa NUC, da su gaggauta daukar matakin aiwatar da yarjejeniyar da aka cimma da gwamnati maimakon gaggauta yajin aiki a duk lokacin da aka samu sabani.

assu today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp