fidelitybank

Ba ma goyon bayan cire tallafin man fetur – Kungiyar Malamai

Date:

Ƙungiyar Malaman Makaranta ta ƙasa, ta ce, ta na adawa da shirin cire tallafin man fetur a ƙasar.

Shugaban ƙungiyar na ƙasar ne ya bayyana haka ranar Litinin a Abuja babban birnin ƙasar a lokacin taron ƙungiyar na ƙasa

Ya yi kira da a jinkirta aiwatar da cire tallafin man fetur ɗin.

Karanta Wannan: Kwankwaso ya yi wa Peter Obi shagube cewa shi mai ilimi ne

Gwamnatin tarayyar ƙasar ta ce za ta daina biyan tallafin man fetur zuwa ƙarshen watan Yuni, kasancewar naira tiiliyan 3.36 ne kawai gamnatin ƙasar ta sanya a kasafin kuɗin ƙasar domin biyan tallafin wata shidan farko na shekarar 2023.

To sai dai shugaban ƙungiyar malaman ya ce matsalar tsadar man da za a fuskanta za ta ƙara hauhawar farashin kayyaki a ƙasar.

Ya ƙara da cewa ƙungiyar sanya ƙafar wando ɗaya da jihohin da suka ƙi aiwatar da sabon tsarin mafi ƙarancin albashi na 30,000 ga malaman makaranta.

bbc news nigeria today live

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaɗi masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga Falasɗinawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...

Lauyan Sowore ya bukaci a sake shi cikin gaggawa

Lauyoyin ffitaccen ɗan gwagwarmayar nan kuma ɗan jarida, Omoyele...

Najeriya da Indiya za su haɗa kai na yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fatauncin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...

Jihohi 19 da za a yi kwana 9 a na ruwan sama harda Kano – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta yi hasashen za a shafe kwana...

Tinubu ya mika sakon ta’aziyya bisa rasuwar matar MKO Abiola

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya miƙa saƙon ta'aziyyarsa bisa...

Abubuwan da Kwamiti ya gano a wajen Kwamishina mai murabus na Kano

A ranar Litinin ne kwamitin binciken badaƙalar belin Danwawu,...
X whatsapp