fidelitybank

Ba ma goyon bayan cire tallafin man fetur – Kungiyar Malamai

Date:

Ƙungiyar Malaman Makaranta ta ƙasa, ta ce, ta na adawa da shirin cire tallafin man fetur a ƙasar.

Shugaban ƙungiyar na ƙasar ne ya bayyana haka ranar Litinin a Abuja babban birnin ƙasar a lokacin taron ƙungiyar na ƙasa

Ya yi kira da a jinkirta aiwatar da cire tallafin man fetur ɗin.

Karanta Wannan: Kwankwaso ya yi wa Peter Obi shagube cewa shi mai ilimi ne

Gwamnatin tarayyar ƙasar ta ce za ta daina biyan tallafin man fetur zuwa ƙarshen watan Yuni, kasancewar naira tiiliyan 3.36 ne kawai gamnatin ƙasar ta sanya a kasafin kuɗin ƙasar domin biyan tallafin wata shidan farko na shekarar 2023.

To sai dai shugaban ƙungiyar malaman ya ce matsalar tsadar man da za a fuskanta za ta ƙara hauhawar farashin kayyaki a ƙasar.

Ya ƙara da cewa ƙungiyar sanya ƙafar wando ɗaya da jihohin da suka ƙi aiwatar da sabon tsarin mafi ƙarancin albashi na 30,000 ga malaman makaranta.

natforce latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...
X whatsapp