fidelitybank

Ba ma goyon bayan cire tallafin man fetur – Kungiyar Malamai

Date:

Ƙungiyar Malaman Makaranta ta ƙasa, ta ce, ta na adawa da shirin cire tallafin man fetur a ƙasar.

Shugaban ƙungiyar na ƙasar ne ya bayyana haka ranar Litinin a Abuja babban birnin ƙasar a lokacin taron ƙungiyar na ƙasa

Ya yi kira da a jinkirta aiwatar da cire tallafin man fetur ɗin.

Karanta Wannan: Kwankwaso ya yi wa Peter Obi shagube cewa shi mai ilimi ne

Gwamnatin tarayyar ƙasar ta ce za ta daina biyan tallafin man fetur zuwa ƙarshen watan Yuni, kasancewar naira tiiliyan 3.36 ne kawai gamnatin ƙasar ta sanya a kasafin kuɗin ƙasar domin biyan tallafin wata shidan farko na shekarar 2023.

To sai dai shugaban ƙungiyar malaman ya ce matsalar tsadar man da za a fuskanta za ta ƙara hauhawar farashin kayyaki a ƙasar.

Ya ƙara da cewa ƙungiyar sanya ƙafar wando ɗaya da jihohin da suka ƙi aiwatar da sabon tsarin mafi ƙarancin albashi na 30,000 ga malaman makaranta.

latest legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp