fidelitybank

Ba ma cikin ƙasashen da Saudiyya ta daina bai wa biza – Gwamnatin Tarayya

Date:

Ma’aikatar Harkokin Waje ta Najeriya ta musanta cewa ƙasar na cikin jerin ƙasashe da Saudiyya ta hana ba su biza daga 13 ga watan Afrilu.

Kamfanin labarai na Najeriya NAN ya ruwaito Ministan Harkokin Waje Yusuf Maitama Tuggar na yin ƙarin bayanin ta bakin mataimakinsa na musamman kan kafofin yaɗa labarai, Alkasim Abdulkadir, ranar Litinin.

Ministan ya ce Saudiyya ta tabbatar musu cewa jerin sunayen da ke nuna Najeriya na cikinsu, wanda kuma aka dinga yaɗawa a shafukan sada zumunta, ba na gaskiya ba ne.

“Hukumar Saudiyya ta tabbatar babu wani umarni mai kama da haka, dokokin da aka saka a hyanzu sun shafi aikin Hajji ne kawai. A gane cewa, dokokin sun shafi masu bizar yawon buɗe ido ne kawai a lokacin aikin Hajji,” a cewarsa.

Bisa ƙa’idojin, an haramta wa masu bizar yawon buɗe ido yin aikin Hajji, ko shiga Makkah tun daga 29 ga watan Afrilu zuwa 11 ga Yuni (ko kuma 1 ga watan Zul Ƙida zuwa 14 ga Zul Hijjah na kalandar Musulunci).

Jerin sunayen da aka dinga yaɗawar na ƙunshe da ƙasashen Masar, Pakistan, Indiya, da kuma Najeriya.

tribune

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...
X whatsapp