fidelitybank

Ba ma bincike a kan Tinubu – Hukumar yaki da masu aikata miyagun laifuka ta Birtaniya

Date:

Hukumar yaki da masu aikata miyagun laifuka a Birtaniya ta ce, wasiku biyu da suka zargi ‘yan takarar mukamin shugaban kasa a Najeriya da jam’iyyun siyasar kasar da aikata ba dai-dai ba, wadanda aka rika yadawa a shafukan sada zumunta na jabu ne.

Dubban mutane ne sun karanta wasikun da aka wallafa a Twitter da ake zargin hukumar ta NCA ce ta wallafa su.

Karanta Wannan: Yankin Kudu maso Yamma ne zai gaji Buhari – Tinubu

Wasika ta farko da ta bayyana a karshen watan da ya gabata amsa ce ta bogi ga wani bincike da ake yi kan zargin da ake yi wa dan takarar shugaban kasa na jamiyyar APC mai mulkin kasar Bola Ahmed Tinubu da almundahana.

Ita kuwa wasika ta biyu ta yi ikirarin cewa hukumar ta NCA na binciken jam’iyyar hammaya ta Labour kan zargin rubuta wasikar ta farko ta bogi.

leadership newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaÉ—i masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga FalasÉ—inawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...

Lauyan Sowore ya bukaci a sake shi cikin gaggawa

Lauyoyin ffitaccen É—an gwagwarmayar nan kuma É—an jarida, Omoyele...

Najeriya da Indiya za su haɗa kai na yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fatauncin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...

Jihohi 19 da za a yi kwana 9 a na ruwan sama harda Kano – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta yi hasashen za a shafe kwana...

Tinubu ya mika sakon ta’aziyya bisa rasuwar matar MKO Abiola

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya miƙa saƙon ta'aziyyarsa bisa...

Abubuwan da Kwamiti ya gano a wajen Kwamishina mai murabus na Kano

A ranar Litinin ne kwamitin binciken badaƙalar belin Danwawu,...
X whatsapp