fidelitybank

Ba gudu ba ja da baya daga takara ta – Biden

Date:

Shugaban Amurka Joe Biden, ya dage cewa babu gudu ba ja da baya, wajen ci gaba da takarar shugabancin Amurka duk da kiraye-kirayen da wasu ƴan jam’iyyarsa ta Democrat ke yi na ganin ya hakura.

Mista Biden, mai shekaru tamanin da ɗaya a duniya, ya ce babu wanda zai tursasa masa fasa shiga zaɓen na watan Nuwamba.

Yana magana ne bayan wata ganawa da gwamnonin jam’iyyar Democrat, waɗanda suka jaddada goyon bayansu a gare shi.

Gwamnar Jihar New York Kathy Hochul ta yi ƙarin bayani.

Ta ce mun tattauna kan yadda muka ƙaura daga zamanin da ya yi kama da mulkin sarauta da kama-karya da magabatanmu suka yaƙa, da kuma yadda yanzu, muke fuskantar barazanar sake komawa gidan jiya.

To sai dai Editan BBC a Arewacin Amurka ya ce ƴan jam’iyyar Democrats da dama suna nan cikinsu ya ɗuri ruwa

vgn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp