fidelitybank

Ba gudu ba ja da baya a kudiri na ta takara – Biden

Date:

Shugaban Amurta Joe Biden ya shaida wa magoya bayansa a jihar ta Wisconsin cewa zai ci gaba da takara babu gudu ba ja da baya, kuma zai doke Donald Trump a zaɓen shugaban ƙasar da za a yi a watan Nuwamba.

Hakan na zuwa ne bayan kiraye-kirayen da wasu jiga-jigan jam’iyyar Dimokrat ke yi masa cewa ya haƙura da takara, sakamakon rashin tabuka abin kirki a muhawararsa da abokin karawarsa, Donald Trump.

Mutum na baya-bayan nan da ya yi kira shi ne ɗan majalisar wakilai Mike Kali.

To sai dai cikin wani martani da ya mayar a shafinsa na X, Shugaba Biden ya jaddada cewa shi ne cikakken ɗan takarar jam’iyyar.

”Ina son fayyace muku cewa, ni ne shugaban Amurka, kuma ni ne ɗan takarar jam’iyyar Dimokrat, kuma zan ci gaba da takara”.

bbc naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp