fidelitybank

Ba gudu ba ja da baya a kan tsunduma yajin aiki – ASUU

Date:

Kungiyar malaman jami’o’i ta kasa (ASUU) ta ce nan ba da dadewa ba za ta shiga yajin aikin sai baba-ta-gani, domin biyan bukatunsu  sama da shekara guda bayan ta dakatar da yajin aikin na watanni tara.

Kamfanin dilancin labarai na kasa NAN, ya rawaito cewa, shugaban kungiyar reshen jami’ar Jos (UNIJOS), Lazarus Maigoro ne ya bayyana hakan a ranar Alhamis a garin Jos.

Kungiyar ta dakatar da yajin aikin na tsawon watanni tara a watan Disamba 2020, bayan ta koka da gazawar gwamnatin tarayya wajen magance duk wasu batutuwan da suka taso a cikin yarjejeniyar 2009 da ta shiga da kungiyar.

Maigoro, wanda ya bayyana gwamnatin tarayya a matsayin “gwamnati mara ainganci” ya ce, kungiyar ba za ta yi kasa a gwiwa ba, har sai an daukaka darajar ilimi a kasar nan.

besda

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp