fidelitybank

Ba Ganduje ne ya kore ni ba da kai na na ajiye mukamina – Baba Impossible

Date:

Tsohom Kwmishinan harkokin addinai na jihar Kano Dr. Muhammad Tahar Adam (Baba Impossible) ya ce shi ya ajiye mukaminsa ba korarsa aka yi ba.

Cikin wata tattaunawa da ya yi da BBC Hausa Dr Muhammad Tahar ya ce tun a ranar 30 ga watan Disamba ya kai wa sakataren gwamnati takardarsa ta ajiye aiki, kuma aka karba aka buga sitamfi aka ba shi nasa kwafin.

Cikin takardar dai (Baba Impossible) ya ce bai bayyana dalilinsa na barin aikin ba.

Sai dai wata sanarwa da Gwamantin Jihar ta fitar mai dauke da sa hannun kwamishinan yada labaran jihar Malam Muhammad Garba ta ce, Gwamnan Jihar Kano Abdullhai Umar Ganduje ne ya sanar da korar kwamishinan harkokin addini daga mukaminsa.

Kuma tuni aka bayar da sunan Dr. Nazifi Bichi a matsayin wanda zai maye gurbinsa.

Sanarwar ta ce “an kori kwamishinan ne saboda halin rashin da’a da yake nuna wa a matsayinsa na ma’aikacin gwamnati mai rike da mukami.

“An same shi yana gudanar da al’amuran ofishinsa a matsayin sana’a ta kashin kansa, har ma ya kan rage kwanakin aiki ga ma’aikatan ma’aikatar, banda ranakun Laraba da Juma’a.”

Kwamishinan ya kara da cewa baya ga gudanar da aiki ba tare da tuntubar juna ba, Baba Impossible baya biyayya ga gwamnati.

leadership news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp