fidelitybank

Ba don Tinubu ba ko zaɓen fitar da gwani Buhari ba zai ci ba

Date:

Babban mai taimaka wa Shugaba Tinubu kan kafofin yaɗa labarai, Temitopr Ajayi ya mayar da martani kan kalaman tsohon babban sakataren gwamnatin tarayya da ya ce ko ba Tinubu Buhari zai ci zaɓen 2015.

A ranar Laraba ne tsohon babban sakataren gwamnatin tarayya, Boss Mustapha, ya ce Buhari ne jigon nasarar APC a 2015 ba Bola Tinubu ba kamar wasu da dama ke iƙirari.

Boss Mustapha ya ce ƙuri’un da APC ta samun zaɓen 2015 an same su ne sakamakon tsantsar farin jinin Buhari.

To amma Temitope Ajayi, ya ce ba don taimakon Tinubu ba, babu ta yadda za a yi Buhari ya ci zaɓen fitar da gwani, ballantana a yi maganar nasara a babban zaɓe.

Ajayi ya ce bai kamata a manta irin ƙoƙarin da Tinubu ya yi ba don tabbatar da Buhari ya zama shugaban ƙasa.

”Mun ji Buhari yana da ƙuri’a miliyan 12 daga jihohin arewa, amma ai duk da haka sau uku yana faɗuwa zaɓen shugaban ƙasa, a 2003 da 2007 da kuma 2011”, in Ajayi.

vanguard (nigeria)

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Rashin abinci mai gina jiki Najeriya ce kan gaba a Afirka ta biyu a duniya

Babbar mai taimaka wa shugaban Najeriya Bola Tinubu kan...

Gwamnatin Najeriya ta ciyo bashin dala miliyan 747

Najeriya ta karɓo bashin dala miliyan 747 daga bankunan...

Ba don Tinubu ba ko zaɓen fitar da gwani Buhari ba zai ci ba

Babban mai taimaka wa Shugaba Tinubu kan kafofin yaɗa...

Majalisa ta gayyaci Gwamnan Filato kan tsaron jihar

Kwamitin wucin gadi kan matsalolin tsaron jihar Filato na...

Sojoji sun sun kashe ‘yan Boko Haram 24

Rundunar Sojoji ƙarƙashin rundunar 'Operation Hadin Kai' mai yaƙi...

Dangote zai gina rumbum man fetur da dizel a Namibia

Matatar mai ta Dangote da ke Najeriya za ta...

Dangote ya rage farashin litar mai zuwa ₦820

Kamfanin matatar man Dangote ya rage farashin litar mai...

Dubai ta sake tsaurara matakan bai wa ‘yan Najeriya biza

Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa, UAE ta sake sanya wasu dokoki...

‘Yan Bindigar Katsina ‘yan asalin jihar mu ne – Gwamna

Gwamnan Katsina Umaru Dikko Radda ya ce galibin 'yan...

Zan yi wa ADC aiki ina cikin jam’iyyar PDP – Sule Lamido

Jigo a babbar jam’iyyar hamayya ta PDP a Najeriya...

Buhari da Tinubu kan su a hade ya ke – Garba Shehu

Mai magana da yawun tsohon Shugaban kasa, Muhammadu Buhari...

Ganduje ya kama aiki a hukumar kula da filayen jirgin sama

Tsohon shugaban jam'iyyar APC mai mulki, Abdullahi Ganduje, ya...
X whatsapp