fidelitybank

Ba don Tinubu ba ko zaɓen fitar da gwani Buhari ba zai ci ba

Date:

Babban mai taimaka wa Shugaba Tinubu kan kafofin yaɗa labarai, Temitopr Ajayi ya mayar da martani kan kalaman tsohon babban sakataren gwamnatin tarayya da ya ce ko ba Tinubu Buhari zai ci zaɓen 2015.

A ranar Laraba ne tsohon babban sakataren gwamnatin tarayya, Boss Mustapha, ya ce Buhari ne jigon nasarar APC a 2015 ba Bola Tinubu ba kamar wasu da dama ke iƙirari.

Boss Mustapha ya ce ƙuri’un da APC ta samun zaɓen 2015 an same su ne sakamakon tsantsar farin jinin Buhari.

To amma Temitope Ajayi, ya ce ba don taimakon Tinubu ba, babu ta yadda za a yi Buhari ya ci zaɓen fitar da gwani, ballantana a yi maganar nasara a babban zaɓe.

Ajayi ya ce bai kamata a manta irin ƙoƙarin da Tinubu ya yi ba don tabbatar da Buhari ya zama shugaban ƙasa.

”Mun ji Buhari yana da ƙuri’a miliyan 12 daga jihohin arewa, amma ai duk da haka sau uku yana faɗuwa zaɓen shugaban ƙasa, a 2003 da 2007 da kuma 2011”, in Ajayi.

nnnnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...
X whatsapp