fidelitybank

Ba don Atiku mu ka tumɓuke rawanin Wazirin Bauchi ba – Gwamnati

Date:

Gwamnatin jihar Bauchi, ta yi ƙarin haske kan dalilin da ya sa aka cire Wazirin Bauchi, Alhaji Bello Kirfi daga mukaminsa na Waziri.

Gwamnatin ta ce, tsohon Wazirin ba ya kama girmansa ne a wuraren da hukuma ba za ta iya zuba masa ido ba.

A ranar Larabar da ta wuce ne fadar jihar Bauchin ta sanar da tuɓe rawanin Wazirin.

Sai dai bangaren Wazirin ya yi zargin cewa, gwamnan jihar ne ya saka masa karan-tsana, saboda yana goyon bayan dan takarar shugaban ƙasa na jam`iyyar PDP, Atiku Abubakar.

Atiku kar ka shirya da Wike duk wanda ya tsayar ba nasara – Eze

Hon Abdurrazak Nuhu Zaki, kwamishinan ƙananan hukumomi da masarautun gargajiya na jihar ya shaida wa BBC cewa, matakin da aka ɗauka sam ba shi da alaƙa da Atiku Abubakar, hasalima, a cewarsa, masu danganta lamarin da ɗan takarar, ƙarya suke.

Ya ce “umarnin da gwamnan jihar Bauchi ya bayar tun da aka fara kamfe, ga duk wani ɗan Jam’iyyar PDP, ya yi tallan Atiku Abubakar, ya kuma yi tallan gwamna,”

Ya ƙara da cewa Gwamnan jihar Bauchi ya kafa kwamiti na tallan ƴan takarar Jam;’iyyar PDP daga sama har ƙasa, “don haka wani ya zo ya ce wai Alhaji Muhammadu Bello Kirfi ya rasa kujerarsa wai saboda taron a tallata Atiku Abubakar, ya yi ƙarya kuma ya yaudari kansa.”

latest news in nigeria 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mutane 12 sun mutu a wani hatsari a Kano – FRSC

Hukumar Kiyaye Haddura ta Ƙasa (FRSC) reshen Kano, ta...

Masarutar Rano ta haramta aurar da Yaran da ba su kammala karatun Firamare ba

Masarautar Rano a Kano ta haramta cire yarinya daga...

Matatar Dangote za ta fara jigilar mai kyauta ga gidajen mai

Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta...

An sassata rikicin da aka shafe shekaru 30 kan Masallacin Sharada da Islamiyya

Tsohon dan takarar gwamnan Kano, Malam Sha’aban Ibrahim Sharada,...

Duk da kalubalen ‘yan siyasa a Kano mun shirya a zaben cike gurbi – INEC

Kwamishinan hukumar zaɓe mai zaman kanta (INEC) reshen jihar...

Barau ya jagorancin gangamin zaben cike gurbi a Kano

Barau ya samu rakiyar Karamin Ministan Gidaje da Raya...

Gwamnatin Kano ta kara fadada shirin matasa 

Gwamna Abba Kabir Yusuf na Jihar Kano ya sake,...

An kaiwa Malamin addini hari a Kano bayan an jikatasu da Matarsa

Wani malamin addinin Musulunci, Malam Kabir Idris, da matarsa...

Kotun Kano ta daure wata Mata da ake zargin ta tsafe su

Kotun Majistiri mai lamba 7 da ke Nomansland, ƙarƙashin...

Dalibi ya kashe kansa a cikin Jami’a

Hukumar jami'ar Obafemi Awolowo da ke jihar Osun, sun...

Gobara na cigaba da lakume wasu yankunan Turai

Gobarar daji na ci gaba da ruruwa a sassan...

An kama Fursunoni 7 da suka tsere daga gidan kurkukun jihar Nasarawa

Hukumar kula da gidajen yari a Najeriya ta ce...
X whatsapp