fidelitybank

Ba don Atiku mu ka tumɓuke rawanin Wazirin Bauchi ba – Gwamnati

Date:

Gwamnatin jihar Bauchi, ta yi ƙarin haske kan dalilin da ya sa aka cire Wazirin Bauchi, Alhaji Bello Kirfi daga mukaminsa na Waziri.

Gwamnatin ta ce, tsohon Wazirin ba ya kama girmansa ne a wuraren da hukuma ba za ta iya zuba masa ido ba.

A ranar Larabar da ta wuce ne fadar jihar Bauchin ta sanar da tuɓe rawanin Wazirin.

Sai dai bangaren Wazirin ya yi zargin cewa, gwamnan jihar ne ya saka masa karan-tsana, saboda yana goyon bayan dan takarar shugaban ƙasa na jam`iyyar PDP, Atiku Abubakar.

Atiku kar ka shirya da Wike duk wanda ya tsayar ba nasara – Eze

Hon Abdurrazak Nuhu Zaki, kwamishinan ƙananan hukumomi da masarautun gargajiya na jihar ya shaida wa BBC cewa, matakin da aka ɗauka sam ba shi da alaƙa da Atiku Abubakar, hasalima, a cewarsa, masu danganta lamarin da ɗan takarar, ƙarya suke.

Ya ce “umarnin da gwamnan jihar Bauchi ya bayar tun da aka fara kamfe, ga duk wani ɗan Jam’iyyar PDP, ya yi tallan Atiku Abubakar, ya kuma yi tallan gwamna,”

Ya ƙara da cewa Gwamnan jihar Bauchi ya kafa kwamiti na tallan ƴan takarar Jam;’iyyar PDP daga sama har ƙasa, “don haka wani ya zo ya ce wai Alhaji Muhammadu Bello Kirfi ya rasa kujerarsa wai saboda taron a tallata Atiku Abubakar, ya yi ƙarya kuma ya yaudari kansa.”

latest news nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp