fidelitybank

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Date:

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin da ƙasarsa ta kai kan wuraren nukiliyar Iran “hari ne mai ƙarfi sosai kuma ya lalata cibiyoyin nukiliyar Iran.

Trump ya ce In da ba a lalata cibiyoyin nukiliyar Iran ba, da ba ta amince da tsagaita wuta ba” ko ta amince da sasanci.

Sakataren harkokin waje Amurka, Marco Rubio, ya tsoma baki dangane da rahoton da hukumar leƙen asiri ta ƙasar Pentagon ta fitar, yana mai cewa rahoton na dogara ne da bayanan da wani ɗan buƙulu ya bayar, inda ya ce “wannan wasa ne kawai da wasu ke yi da bayanan sirri.”

Rubio ya ƙara da cewa an lalata “wurin da ake canza sinadaran nukiliya zuwa makamai,” kuma yanzu ba a iya ganin wurin gaba ɗaya. Sai dai bai bayyana inda wurin yake ba.

besda

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Hisbah za ta yi wa ‘yan Daban Kano aure

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da wani...

Ganduje ya dawo Najeriya bayan ya shafe wata guda a Landan

Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Ganduje,...

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...

Hisba ta kama ‘yan Mata 62 da zargin aikata baɗala a Kano

Hukumar Hisbah ta kama mutane 62 kan zargin aikata...
X whatsapp