fidelitybank

Ba batun harajin Tinubu ba ne ya janyo ɗauke auren dan Barau daga Kano – Iyalan Amarya

Date:

Iyalan gidan marigayi Ado Bayero sun musanta raɗe-raɗin da ake yaɗawa a shafukan sada zumunta cewa sun ɗauke bikin ɗauren auren ‘yarsu, Maryam Nasir Ado Bayero da ɗan mataimakin shugaban majalisar dattawan Najeriya, Jibrin (Abba) Barau I Jibrin, saboda dambarwar da ta biyo bayan gabatar da ƙudurin harajin Shugaba Tinubu da aka yi a majalisar.

A wata sanarwa da shugaban kwamitin tsare-tsaren bikin, na ɓangaren iyalan amarya, Alhaji Aminu Babba Dan Agundi, Sarkin Dawaki Babba na Kano, ya fitar a jiya Litinin, ya ce an sauya wajen ɗaurin auren ne, daga Kano zuwa Abuja, ba don tankiyar da ƙudurin harajin ya janyo ba.

Alhaji Aminu ya kuma ce wannan shawara ce ta iyayen amarya ba wai ta iyayen ango ba, kamar yadda ake yaɗawa.

Ya ce kamar yadda al’adarsu ta tanada, aihakin iyayen amarya ne zaɓar rana da wajen da za a ɗaura aure ba iyayen ango ba.

Ya ƙara da cewa tun makonin da suka gabata aka sauya wajen ɗaurin auren da za a yi ranar Juma’a 13 ga watan nan na Disamba, domin sauƙaƙa wa manyan baƙin da suka nuna sha’awarsu ta halarta daga sassan ƙasar da kuma waje.

www.legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp