fidelitybank

Ba batun harajin Tinubu ba ne ya janyo ɗauke auren dan Barau daga Kano – Iyalan Amarya

Date:

Iyalan gidan marigayi Ado Bayero sun musanta raɗe-raɗin da ake yaɗawa a shafukan sada zumunta cewa sun ɗauke bikin ɗauren auren ‘yarsu, Maryam Nasir Ado Bayero da ɗan mataimakin shugaban majalisar dattawan Najeriya, Jibrin (Abba) Barau I Jibrin, saboda dambarwar da ta biyo bayan gabatar da ƙudurin harajin Shugaba Tinubu da aka yi a majalisar.

A wata sanarwa da shugaban kwamitin tsare-tsaren bikin, na ɓangaren iyalan amarya, Alhaji Aminu Babba Dan Agundi, Sarkin Dawaki Babba na Kano, ya fitar a jiya Litinin, ya ce an sauya wajen ɗaurin auren ne, daga Kano zuwa Abuja, ba don tankiyar da ƙudurin harajin ya janyo ba.

Alhaji Aminu ya kuma ce wannan shawara ce ta iyayen amarya ba wai ta iyayen ango ba, kamar yadda ake yaɗawa.

Ya ce kamar yadda al’adarsu ta tanada, aihakin iyayen amarya ne zaɓar rana da wajen da za a ɗaura aure ba iyayen ango ba.

Ya ƙara da cewa tun makonin da suka gabata aka sauya wajen ɗaurin auren da za a yi ranar Juma’a 13 ga watan nan na Disamba, domin sauƙaƙa wa manyan baƙin da suka nuna sha’awarsu ta halarta daga sassan ƙasar da kuma waje.

daily post nigeria today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da ɗanyen man kaɗanya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...
X whatsapp