fidelitybank

Ba Amurkiya ‘yar IS za ta shafe shekaru 20 a kurkuku

Date:

Wata ƴar ƙasar Amurka wadda ta amsa laifin jagorantar bataliyar mata a ƙungiyar IS a Gabas Ta Tsakiya za ta shafe shekara 20 a gidan yari.

Kamar yadda wata kotun Amurka ta yanke hukunci, Allison Fluke-Ekren ƴar asalin Jihar Kanzus ce ta Amurka kuma ta amsa laifinta.

Inda ta ce ta ba sama da mata ɗari manya da ƙanana horon soji inda ta ce wasu ma ba su wuce shekara goma ba.

Matar wadda ta musulunta an yi fasa kwabrinta zuwa Syria a shekarar 2012 inda ta zama cikakkiyar mamba a ƙungiyar ta IS da ke iƙirarin jihadi.

Bayan nan ta auri kwamandojin ƙungiyar da dama kuma ta rinƙa ba mata horo kan yadda ake amfani da bindiga ƙirar AK-47 da gurneti da kuma harin ƙunar-baƙin-wake

www.punch news.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ministan harkokin jin ƙai ya zama sabon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa

Ministan harkokin jin kai, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya zama...

Amurka za ta lalata magungunan takarar haihuwa na dala miliyan 10 da za a kawo Afrika

Gwamnatin Amurka na shirin lalata magungunan tazarar haihuwa da...

Hukumar NAFDAC ta kama abubuwan fashewa a Kano

A cewar hukumar, an gano lita 60,000 na sulphuric...

Sojoji sun fafata da da ‘yan Bindiga a Neja

Rundunar sojiji ta ce, sojoji tare da haɗin gwiwar...

Majalisar Dinkin Duniya za ta dakatar da tallafin abinci a Najeriya

Shirin Abinci na Majalisar Ɗinkin Duniya (WFP) ya bayyana...

Tinubu ya na murkushe ‘Yan adawa – Sule Lamido

Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya ce...

Gwamnatin Kano ta baiwa yara fifiko – UNICEF

Asusun kula da kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya...

Majalisar ta amince da buƙatar Tinubu na ciyo bashin dala biliyan 21

A ranar Talata ne majalisar Dattawa ta amince da...

An sallami Gwamnan Katsina daga asibiti bayan ya samu rauni a hatsarin mota

An sallami gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda,...

Har yanzu Tinubu bai nada Jakadun Najeriya ba – ADC

Jam’iyyar ADC ta soki yadda gwamnatin APC ta shugaba...

Har yanzu ina LP kuma ni ne zan iya saita Najeriya – Datti

Datti Baba-Ahmed, tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a...

APC ta zama buhun kusa ta gaza a Najeriya – Amaechi

Tsohon gwamnan jihar Ribas, Chibuike Amaechi ya bayyana jam'iyyar...
X whatsapp