fidelitybank

Ba abun da APC za ta nuna wa Najeriya – PDP

Date:

Jam’iyyar PDP ta ce jam’iyyar APC mai mulki ba ta da wani abin nunawa ga ‘yan Najeriya.

Daraktan yakin neman zaben PDP na matasa a Jigawa, Malam Umar Danjani ya bayyana haka a lokacin da yake mayar da martani ga kungiyar matasan APC.

Ya ce jam’iyyar PDP ce kadai a Najeriya da ta aiwatar da ayyukan raya kasa da ‘yan Najeriya ke alfahari da su.

A cewarsa “Gwamnatin APC ba ta da wani abu da za ta nunawa ‘yan Najeriya baya ga talauci da rashin tsaro da rashin shugabanci.”

Ya ce jam’iyyar APC tana cikin firgici kan karbuwar dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar da dan takarar gwamna a jihar Jigawa, Mustapha Sule Lamido.

“Muna jiran rantsuwa ne kawai domin babu shakka jam’iyyar APC za ta fadi kasa a zabe mai zuwa saboda babu abin da za su yi yakin neman zabe da shi,” in ji Danjani.

bbc naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da ɗanyen man kaɗanya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...

An gargadi Borno da Yobe da Jigawa su zama cikin shirin ambaliya

Akwai yiwuwar samun ambaliya a jihohin Borno, Jigawa da...
X whatsapp